Skip to content
Home
Rikicin Addini
Written by Hafiz M Sa'id   
Friday, 24 July 2009 17:34


Sau da yawa idan rikicin addini ya ta so a Nigeria sai ka rasa asalin yadda ya fara da yadda ya tashi, kusan maganganu masu karo da juna ne zaka samu suna yawo a cikin mutane, sai ka rasa madogara isasshiya da zaka samu cikakken bayani, koda yake ba zamu mantawa da cewa jaridu, da mujallu, suna iyakacin nasu k'ok'ari ba.

Last Updated on Thursday, 29 July 2010 10:01
Read more...
 
Niger Delta
Written by Hafiz M Sa'id   

 

Wai shin ina da tambaya! A rikicin Niger Delta waye yake da laifi? Gwamnati ce ko shugabannin jama'ar wurin ko kuwa su jama'ar wurin? Idan d'aya daga cikin su ne yake da laifi to me ye laifin, idan kuwa dukansu ne to me ye laifin kowanne, sannan kuma yaya za a warware wannan rikici da ya yi kiki-kaka ya k'i cinyewa!

Read more...
 
Kasar Nigeria
Written by Hafiz M Sa'id   
Friday, 24 July 2009 17:50


Nigeria k'asa ce mai al'ummu daban-daban, kuma wad'annan al'ummun suna da nau'o'in al'adu da wayewa, da addinai, da garuruwa, da yanayi, da shiga, da abinci, da yare, iri-iri, mafi girman yarurrukan wad'annan al'ummu sun had'a da Hausa, da Yoruba, da Igbo, da sauran k'abilu.

Read more...
 
Written by Hafiz M Sa'id   
Friday, 24 July 2009 18:06

Nijeriya k'asa mai yawan jama'a masu yawa da kuma rik'o da addini da kishinsa, yawanci wasu suna kawo batun cewa; addini ya fi k'arfi a arewa, don haka ne ya sanya rikicin addini ya fi yawa a arewacin Nijeriya, kamar yadda k'abilaci ya fi addini k'arfi a kudu masu yamma. Sai dai wasu suna k'in yarda da batun alak'anta addini da kishinsa, suna masu kawo batun jahilci ne da ya yi yawa a arewacin Nijeriya ya yi kanta shi ne yake sabbaba irin wad'annan rikice-rikice na addini.

Read more...
 
Al'umma Da Wayewa
Written by Hafiz M Sa'id   


D'aya daga cikin mummunan ciwon da ya yi wa al'ummarmu dafifi shi ne; d'aukar da ta yi cewa ba zata iya kai kanta ga tudun tsira ba, mafi muni kan hakan d'aukar da ta yi cewa; farar fata sun fi ta k'ima. Da wannan tunanin ana ganin tasirin kala a cikin al'ummu bak'ak'e, wannan tasirin ya kai ga cewa:

 

Last Updated on Thursday, 29 July 2010 09:58
Read more...
 
<< Start < Prev 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 Next > End >>

Page 1 of 10

Bayanan Nasihohi

Imam Ali (a.s) ya ce: "K'arancin Iyali d'ayan Yalwa ne guda biyu, Soyayyar (mutane) rabin hankali ne, Bak'in ciki rabin tsufa ne". Nahajul Balaga: Hikima: 135.

Bayanai Muhimmai

Shin kuna tunawa da cewa; A wad'annan ranakun Masallacin K'udus yana fuskantar mummunar barazana?! Shin kuna yi wa musulmi 'yan'uwanku addu'a kuwa?!

Latest Comment

Mauludin Annabi
Rabbana khalikul sab,a samawati wal ardhi wa shamsa wal khamara wa nurun nabiyyi ya jikan mahaifan hafizu kuma allah ya kara basira.amin
Akwai Shedan (Iblis)?!
Allah ya karemu da sharrin Shaidan da Rundunoninsa
Kasar Nigeria
Ai wannan kasar ba komai cikinta sai wahala kawa rashin adalci,cinamana da kuma son kai
Rikicin Addini
Профессинальная раскрутка сайта под поисковики
Annabi Musa (
salam hakika naji dadi na mamaki da ganin shafin yanar gizo dake magana da yaren hausa.Hakan ya sanya mini so tare da dagewa wajen koyon harshen.Godiya gareku malamai da kuka dage wajen sanar damu tarihi cikin yaren mu na hausa.Allah ya kara ilimi

Hadisai Mad'aukaka

An karb'o daga Imam Ali (a.s) ya ce: "Ku kare imaninku da sadaka, ku kiyaye dukiyoyinku da zakka, ku kare tunkud'owar bala'i da yin addu'a". Nahajul Balaga: Hikima 138.

Ra'ayinku

Me ye ra'ayinku
 

Who's Online

We have 3 guests online

Saninmu

Cibiyar Al'adun Musulunci - Kano - Nigeria